Ku manta da batun dakatar da Abba, Shine ɗan Takararmu – PDP

195

Jam’iyyar PDP ta bayar da sanarwar jan hankalin jama’a bisa rahotan dake zagayawa na kwace takara daga hannun Abba Kabir.

A cewar jam’iyyar hukuncin kotun ya shafi kadai jam’iyya ne ba dan takara ba, don haka sun daga kara zuwa gaba shi kuma Abba gida-gida yana cigaba da kamfen don samun nasarar zabe mai zuwa ranar Asabar.

Sanarwar dai ta fito ne daga bakin shugaban Jam’iyyar na jihar Kano Rabiu Sulaiman Bichi.

Turawa Abokai

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan