Anfitar Da Jaddawalin Gasar Zakarun Nahiyar Afrika.

167

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afrika wato CAF ta fitar da yadda za a fafata a wasan gasar zakarun nahiyar Afrika tsakanin kungiyoyin kwallon kafa daban daban.

Inda za a fafata wasannin farko a ranakun 9 da 10 da kuma 11 ga watan Ogusta na 2019 sannan kuma za a fafata wasannin zagaye na biyu a ranakun 23 da 24 da kuma 25 ga watan na Ogusta.

Ga yadda aka raba jaddawalin kamar haka:

Brikama United da Raja Casablanca

AS Tempete Mocaf da Al Nasr

JS Kabylie da Al Merrikh

Stade Malien da Horoya

Les Buffles du Borgou da ASCK de Kara

USM de Loum da AS Vita Club

Rayon Sports da Al Hilal

RAHIMO FC da Enyimba

A.S SONIDEP da USM Alger

Aigle Noir Makamba da Gor Mahia

Atlabara FC da kungiyar data zamo zakara a gasar league ta kasar Masar

Cano Sport da Mekelle 70 Enderta FC

Dekadaha FC da kungiyar data zamo ta biyu a gasar league ta Masar

LPRC Oilers da General Foot

Hafia FC da Etoile Sportive du Sahel

Kano Pillars da Asante Kotoko

African Stars da Kamfala City.

Matlama FC da AthleticoPetroleos de Luanda

Fomboni FC da Cote d’Or

AS Otoho da Mamelodi Sundowns

Omnisport da FC Nouadhibou

Cercle Mberi Sportif da Elect Sport

Green Mamba da Zesco United

Young Africans da Township Rollers

Big Bullets da FC Platinum

UD Songo da Simba

KMKM SC da Premiero de Agosto

Green Eagles da Orlando Pirates

Fosa Juniors da Pamplemousses SC

Turawa Abokai

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan