CAF Ta Ware Filaye 5 Daza’a Buga Wasan Karshe na

199

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afrika wato CAF ta ware filaye guda 5 daza a zabi daya domin buga wasan karshe na gasar cin kofin zakarun nahiyar Afrika.

Anzabi filayenne daga kssashe daban daban na nahiyar Afrika.

Ga jerin sunayen filayen wasannin kamar haka:

  1. Filin wasa na Stade Omar Bongo dake kasar Gabon.
  2. Filin wasa na Soccer City dake Africa ta Kudu.
  3. Filin wasa na Khartoum dake kasar Sudan.
  4. Filin wasa na Cairo International dake kasar Masar.
  5. Filin wasa na Mohamed dake kasar Morocco.
Turawa Abokai

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan