Har Yanzu Manchester Utd Basuhakura da Eriksen Ba

219

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta bayyana cewar itafa har yanzu bata hakura da neman dan wasan tsakiya na Tottenham ba wato Christian Eriksen.

Manchester dai tun a kakar wasan data gabata suke neman wannan dan wasan amma hakansa bai cimma ruwa ba.

Shidai Eriksen a wancan lokacin ya saka kulafucinsa ne akan zuwa kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid.

Manchester United dai a yau ta bayyana cewar watan Janairu na kamawa zasu sake mikamasa tayin zuwa kungiyar.

Turawa Abokai

1 Sako

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan