Yau asabar 7 ga watan Disamba Abubakar Muhammad Usman ya angwance da amaryarsa Rabi’a Ahmad Shuaib.
Abubakar na ɗaya daga cikin haziƙan ma’aikatan jaridar Labarai24, wanda mu ke alfahari da shi akan irin ƙwazonsa.
Tun da farko dai an ɗaura auren ne a masallacin juma’a na tsohuwar jami’ar Bayero da ke Kano, in da ya samu halartar ɗimbin al’umma daga ciki da wajen jihar nan.
Muna adduar Allah ya sanya alkhairi a wannan aure tare fatan samun zuri’a ɗayyiba. Waɗanda su ka samu halarta kuma muna yi musu bangajiya tare godiya mai yawa




Turawa Abokai
[…] Click to share on Facebook (Opens in new window) […]
[…] Muƙalar Da Ta GabataƊaya Daga Cikin Ma’aikatan Labarai24 Ya Angwance […]