Kotu Ta Dakatar Da Ganduje Daga Yin Majalisar Sarakunan Kano

272

Babbar kotun jihar Kano karkashin mai shari’a Ahmad Tijjani Badamsi ta dakatar da gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje daga nada shugaban majalisar sarakunan Kano, da kuma nada mambobin a majalisar.

Masu nada sarki a masarauar Kano ne dai su ka shigar da ƙara gaban mai shari’ar in da su ka nemi da kotu ta dakatar da gwamnan jihar Kano daga shirin nasa.

Turawa Abokai

1 Sako

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan