Shugaba Buhari Ya Bayar Da Umarnin Sakin Sambo Dasuki Da Sowore

277

Gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin sakin tsohon mai baiwa shugaban ƙasa Jonathan shawara akan harkokin tsaro Kanal Sambo Dasuki da kuma mawallafin jaridar Sahara wato Omoloye Sowore

Ministan harkokin shari’a Abubakar Malami ne ya bayyana hakan ga manema labarai a birnin tarayya Abuja.

Abubakar Malami ya ce wannan umarnin ya biyo bayan umarnin da wata kotu ta bayar akan sakin nasu.

Cikakken rahoton yana nan tafe

Read more: https://www.dailytrust.com.ng/breaking-fg-directs-dss-to-release-dasuki-sowore.html

Turawa Abokai

1 Sako

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan