Tsananin Sanyi Ya Sanya An Samu Zubar Dusar Ƙanƙara A Wata Jiha

232

Daga garin Agadez na Arewacin Jamhuriyar Nijar, an samu saukar dusar kankara mai yawan gaske wanda mazauna garin da dama suke mamakin ganin irin wannan yanayi da basu taba tunanin ganin hakan ba, duk da cewa a wasu shekaru an yi kusan makamancin hakan, amman dai bai kai rabin na bana ba.

Garin Agadez dai kusan shine gari mafi zafi a Jamhuriyyar ta Nijar, amman kuma gashi sabo tsananin sanyin bana harda dusar kankara.

Daga Shafin Freedom Radio

Turawa Abokai

1 Sako

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan