Rukunin Wasannin Share Fage na Gasar Cin Kofin Duniya

213

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afrika wato CAF ta fitar da rukunin yadda wasannin share fage na neman cancantar buga gasar cin kofin duniya zata kasance wanda kssar Qatar zata karbi bakunci na 2022.

Inda aka fitar da rukunin daga A zuwa J, saidai kasar Najeriya tasami kanta a rukunin na C inda zata fafata da kasashen Cape Verde da Central Africa da kuma Liberia.

Ga jerin yadda aka fitar da rukunin daga A zuwa J:

Rukunin A:

Algeria
Burkina Faso
Niger
Djibouti

Rukunin B:

Zambia
Tunisia
Equatorial Guinea
Mauritania

Rukunin C:

Nigeria
Cape Verde
Central Africa
Liberia

Rukunin D:

Ivory Coast
Cameroon
Malawi
Mozambique

Rukunin E:

Mali
Uganda
Kenya
Rwanda

Rukunin F:

Egypt
Gabon
Libya
Angola

Rukunin G:

Ghana
South Africa
Zimbabwe
Ethiopia

Rukunin H:

Senegal
Congo
Togo
Namibia

Rukunin I:

Morocco
Guinea
Guinea Bissau
Sudan

Rukunin J:

DR Congo
Madagascar
Benin
Tanzania

Turawa Abokai

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan