Rayuwa Da Ɗumi-Ɗumi- Kotu Ta Yanke Wa Maryam Sanda Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Daga Hassan Hamza - January 27, 2020 494 Share Facebook Twitter WhatsApp Linkedin Telegram Wata Babbar Kotu dake Birnin Tarayya, Abuja ta yanke wa Maryam Sanda hukuncin kisa ta hanyar rataya sakamakon samun ta da laifin kashe mijinta, Bilyaminu Bello. Turawa AbokaiShare