Malami Ɗan Kano Ya Fassara Sahihul Bukhari Zuwa Hausa

240

Wani malamin addinin Muslunci ɗan asalin jihar Kano, Dakta Isma’il Aminu Abdulkadir ya ce ya samu nasarar fassara littafin Sahihul Bukhari zuwa harshen Hausa, a cewar wani rahoto da Freedom Radio ta wallafa.

Malamin, a wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Facebook ya yi godiya Allah bisa samun ikon kammala wannan aiki, sannan ya ce ya kammala aikin ne a cikin shekaru takwas.

Turawa Abokai

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan