Kotun majistare da ke Gidan Murtala, ta yi umarnin shugaban hukumar KAROTA Bappa Babba Ɗanagundi ya bayyana a gaban ta a zaman kotun na gaba, ko kuma ta ɗauki mataki a kansa.
Kotun ta sanya ranar 19 ga watan Oktoba mai zuwa domin ci gaba da sauraron shari’ar da masu baburan adaidata sahu suka shigar a kan Baffa Babban.

A zaman kotun na yau Dai Baffa Babba Ɗanagundi bai bayyana ba, inda lauyoyin sa suka ce suna da suka a kan gayyatar da aka yi masa.
Tun da farko dai direbobin baburan adaidata sahun sun yi ƙarar Baffa a kotun, bisa zargin ya yi musu zamba cikin aminci.
- A ƙarshe sabon jirgin saman Najeriya ya yi ɓatan dabo
- Abubuwan da ya kamata ku sani kan tallafin mai
- Ya kamata APC ta kai muƙamin shugabancin majalisar dattawa Arewa Maso Yamma – Ahmad Musa Jega
- Buhari ya naɗa Sha’aban Sharada babban sakataren hukumar kula da ‘Almajirai’ ta Najeriya
- CITAD ta gano wani ƙauye a Kano da ke cikin gagarumar matsalar rayuwa
Freedom Radio Nigeria
Turawa Abokai