LabaraiSiyasa Gwamnatin jihar Ondo ta baiwa makiyaya wa’adin kwanaki bakwai Daga Labarai24.com - January 18, 2021 169 Share Facebook Twitter WhatsApp Linkedin Telegram Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ya bai wa makiyaya kwana bakwai su bar dazukan jihar. Gwamna Akeredolu ya bai wa makiyaya wannan wa’adi ne a sakon da ya wallafa a shafinsa na Twitter ranar Litinin. Turawa AbokaiShare