Akwai kasashe 54 a nahiyar Afrika baki daya jumilla, kuma kowacce na kokarin bunkasa karfinta a bangaren soji. Sai dai ana iya ganin ko auna karfinsu ne ta fuskoki da dama kamar tarin makamai da kayan yaki, dakile matsalar tsaro a kasarsu, kai agaji zuwa wasu kasashen bayar da gudunmuwa a rundunar hadaka ta nahiyar Afrika ko kuma ta majalisar dinkin duniya (UN).
Sai kuma zai yi wahala a iya cewa ga wacce tafi wata kai tsaye, amma dai wani rahoto da yake ta yawa a shafin Facebook wanda ba za a iya tabbatar da sahihancinsa ba sakamakon gaza bayyana abubuwan da yayi la’akari da su wajen fidda na daya zuwa na goman a jadawalin.
Ya bayyana kasashe 10 mafi karfin Soji ciki har da Najeriya. Ga cikakken yadda jadawalin ya kasance:
1. 🇪🇬 Egypt
2. 🇩🇿 Algeria
3. 🇿🇦 South Africa
4. 🇳🇬 Nigeria
5. 🇪🇹 Ethiopia
6. 🇦🇴 Angola
7. 🇲🇦 Morocco
8. 🇵🇸 Sudan
9. 🇰🇪 Kenya
10. 🇱🇾 Libya
Ku karanta: Ta Samu: Damar Samun Bashi Don Fara Sana’a
Kuna iya bibiyarmu ta kafafen sada zumuntarmu a
Facebook
YouTube
Instagram
Telegram
Ko kuma ku aiko mana da gyara ko shawara ta adireshinmu na email – Labarai24@yahoo.com
Ku shiga group dinmu don samun labaru kullum 👉 WhatsApp
[…] karanta: Kasashe 10 Mafi Karfin Soji A Nahiyar Afrika, Har Da Najeriya6 ▪ 🇿🇲️ Zambian kwacha 7 ▪ 🇸🇨 Seychellian rupees 8 ▪ 🇿🇦️ South African […]
[…] duba: Kasashe 10 Mafi Karfin Soji A Nahiyar Afrika, Har Da Najeriya7. Nana Akufo-Addo (Aged 76)Ghana 🇬🇭8. Yoweri Museveni (Aged 76)Uganda 🇺🇬9. Abdelmadjid […]