Sanata Phillip Aduda da ya ke wakiltar mutanen Abuja a ƙarƙashin tutar jam’iyyar PDP ya zama shugaban marasa rinjaye.

- Yadda Obasanjo Ya Yi Aikin A Daidaita Sahu A Abekuta
- Ina fatan Fim ɗin Lulu da Andalu ya kere sa’a a wannan shekara ta 2022-Jarumi TY Shaban
- Sojan Gona: Kotu a Ilorin ta tura sojan ƙasar Amurka gidan yari
- Yaƙin Rasha Da Ukraine Zai Ci Gaba Da Haifar Da Tsadar Abinci A Afirka
- Hanyoyin da zaku bi domin sabunta katin zabenku
Aduda ya samu mukamin ne bayan da uwar Jam’iyyar PDP ta gabatar da sunansa a wata wasika da ta aikawa shugaban majalisar Lawan Ahmed ta hannun sakataren jam’iyyar, sanata Sam anyanwu.
shugaban majalissar ne ya karanta wasiƙar a zaman da ya guda na.
Turawa Abokai