Gida Tags Ganduje

Tag: Ganduje

Muguntar da Ganduje ya yiwa Kawu Sumaila ce ta janyowa APC...

Idan akwai mutun daya tilo da ya zama silar faduwar jam'iyyar APC a Kano a zaben Gwamna, to shi ne zababben Sanatan...

Ina da kyakkyawar alaƙa tsakanina da Ganduje, Kwankwaso, da Shekarau –...

Mataimakin gwamnan jihar Kano kuma ɗan takarar gwamna na jam’iyyar APC Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, ya bayyana cewa yana da kyakkyawar dangantaka...

2023: Nasiru Gawuna ya sha alwashin baiwa ƙananan hukumomi ƴancin kai

Ɗantakarar gwamnan Kano a jam'iyyar APC, Nasiru Yusuf Gawuna ya sha alwashin baiwa ƙananan hukumomi ƴancin cin gashin kai idan ya samu...

Shekaru 3 da gwamnati ta tumɓuke Muhammadu Sanusi II daga sarautar...

A ranar 9 ga watan Maris din 2020 ne kimanin shekaru uku gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya sauke Khalifa Muhammadu Sanusi...

Ganduje Ya Yafe Wa Mazauna Gidan Yari Da Suka Aikata Kisan...

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya yafe wa wasu mazauna gidan yari har mutum 12 waɗanda kotu ta tabbatar da laifin...

Hotuna: Abdullahi Abbas ya ziyarci zaɓaɓɓen shugaban Najeriya, Bola Tinubu

Shugaban jam'iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas Sunusi ya ziyarci zaɓaɓɓen shugaban Najeriya, Ahmed Bola Tinubu a gidansa da ke birnin...

Tarihin Sabon Sanatan Kano ta Kudu, Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila

Honarabul Sulaiman Abdulrahman Kawu Sumaila, haifaffen ƙaramar Hukumar Mulki ta Sumaila ne da ke Jihar Kano wanda aka haifa a ranar 3...

Yadda Abba Ganduje Ya Sha Kaye A Hannun Tijjani Jobe

Umar Ganduje, ɗan Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya sha ƙasa a zaɓen ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar ƙananan hukumomin Dawakin...

Ƴan bangar siyasa sun yi awon gaba da na’urar kaɗa zaɓe...

Ƙarancin jami’an tsaro a yankin ƙaramar hukumar Rano, ya tilastawa ma’aikatan zaɓe dawowa babban ofishin zaɓen ƙaramar hukumar ba tare da sun kammala aikin su ba.

Mutumin Da Ya Ci Zaɓe Da Ƙyar Shi Ke Ƙoƙarin Lalata...

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi wasu kalamai da suke zama shaguɓe ga Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari.