FIFA Ta Fitar Da Tsaiwar Jaddawalin Kasashe Na Kwallon Rairayi a Afrika.

165

Hukumar kwallon kafa ta duniya tare da hadin gwaiwa da hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afrika wato CAF sun fitar da tsayuwar jaddawalin kasashe guda 20 da sukafi iya taka leda amma fa a kwallon rairayi a nahiyar Afrika.

Ga jetin kasashen kamar haka:

  1. Senegal
  2. Egypt
  3. Morocco
  4. Nigeria
  5. Madagascar
  6. Ivory Coast
  7. Cape Verde
  8. Libya
  9. Algeria
  10. Tanzanian
  11. Kenya
  12. Mozambique
  13. Equatorial Guinea
  14. Uganda.
  15. Djibouti
  16. Ghana
  17. Tunisia
  18. Zanzibar
  19. Seychelles
  20. South Africa.
Turawa Abokai

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan