Hukumar kwallon kafa ta duniya tare da hadin gwaiwa da hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afrika wato CAF sun fitar da tsayuwar jaddawalin kasashe guda 20 da sukafi iya taka leda amma fa a kwallon rairayi a nahiyar Afrika.
Ga jetin kasashen kamar haka:

- Senegal
- Egypt
- Morocco
- Nigeria
- Madagascar
- Ivory Coast
- Cape Verde
- Libya
- Algeria
- Tanzanian
- Kenya
- Mozambique
- Equatorial Guinea
- Uganda.
- Djibouti
- Ghana
- Tunisia
- Zanzibar
- Seychelles
- South Africa.

Turawa Abokai