Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Inter Milan wato Antonio Conte ya bayyana cewar matukar aka sake bude Kofar musayar ‘yan wasa a nahiyar turai tofa baiga dan wasan dayadace da kungiyar kwallon kafan ta Inter ba kamar Eriksen.
Conte ya kara da cewa matukar Christian Eriksen bai kara rattaba hannu a Tottenham ba to zasu nemeshi.

Kungiyoyin kwallon kafa da dama a nahiyar turai sun nuna sha’awarsu ta daukan Eriksen amma hakansu bai cimma ruwa ba kamar su Real Madrid da Manchester United.
Turawa Abokai