Brazil Sunfitar Da Sunayen ‘Yanwasa 22 Domin Karawa Da Najeriya

135

Kungiyar kwallon kafa ta kasar Brazil ta fitar da jerin sunayen ‘yan wasa guda 22 domin kara wasan sada zumunci da Najeriya.

A jiya Juma’a a wani taro mai horas da kungiyar kwallon kafan ta Brazil ya bayyana sunayen ‘yan wasan.

Za a fafata wannan wasa a ranar 13 ga watan October idan Allah ya kaimu.

Haduwar Najeriya da Brazil ta karshe itace a 2003 inda Brazil ta casa Najeriya daci 3 da nema.

Ga jerin ‘yan wasan da Brazil ta fitar kamar haka:

Masu tsaron gida:

Ederson

Weverton

Santos

‘Yan wasan baya:

Daniel Alves

Danilo

Alex Sandro

Rena Lodil

Thiago Silva

Marquinhos

Eder Militao

Rodrigo

‘Yan wasan tsakiya:

Arthur

Casemiro

Fabinho

Coutinho

Henrique

Lucas paqueta.

‘Yan wasan gaba:

Firmino

Barbosa

Everton

Gabriel Jesus

Neymar

Richarlison.

Turawa Abokai

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan