Munanan Dabi’u 20: Arewa Ina Mafita – Mansur Ahmed

195

Mansur Ahmed hadimi na musamman akan harkokin kafafen sadarwa na zamani ga tsohon gwamnan jihar Jigawa,l Sule Lamido, ya bayyana wasu matsaloli da su ka zama ruwan dare a tsakankanin al’ummar yankin arewcin kasar nan.


Mansur Ahmed ya bayyana hakan ne a shafinsa na fasebuk, in da ya zayyano miyagun halaye guda a shirin (20) da su ka zamewa al’ummar arewcin Najeriya matsala. Halayen da ya zayyano sun hada da:

  1. K’abilanci da ci da addini don biyan bukata
  2. K’iyayyar siyasa
    3 Son kai da k’wadayi
  3. Sace-sace da fashi da makami
  4. Garkuwa da mutane
  5. K’age da fallasa da yad’a karya akan jama’a
  6. Kisan gilla da b’arnar dukiya
  7. Cin mutunci da yiwa juna k’azafi
  8. Cin hanci da girman kai
  9. Rashin adalci da son zuciyar shugabanni
  10. Haddasa fitina da tashin hankali
  11. Shaye-shayen kw’ayoyi ga mata da maza
  12. Yawan marasa aikin yi
  13. Talauci da zaman kashe wando
  14. Rashin alk’ibla da makoma ga matasa.
  15. Rashin girmama manya da dattawa
  16. Nuna halin ko’in kula akan damuwa ko annobar da bata shafe ka ba.
  17. Yin dokoki da zasu musgunawa talaka
  18. Rashin yiwa iyaye biyayya.
  19. Shugabanni mak’aryata, mayaudara, mazambata.

Meye abin yi?

Turawa Abokai

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan