‘Yan Bindiga Sun Kashe Basarake A Neja

98

‘Yan bindiga a jihar Neja sun kashe Mai Garin Mulo bayan sun yi garkuwa da shi ranar Alhamis.

Kwamashinan Harkokin Cikin Gida na Neja, Emmanuel Umar ne ya bayyana haka a ranar Juma’a.

Ya ce ‘yan bindigar sun je ƙauyen ne da yake a ƙaramar hukumar Mashegu ranar Alhamis

An sace mai unguwar ne tare da wasu mutum uku, a cewar rahotanni.

Turawa Abokai

RUBUTA AMSA

Rubuta ra'ayinka
Rubuta Sunanka a nan